1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na yamma na 06-02-2016

Gazali Abdou TasawaFebruary 6, 2016

A labaran duniya na cikin shirin za ku ji cewa cutar Zika na yaduwa tamkar wutar daji a kasar Kwalambiya inda wasu alkalumma da hukumomin kasar suka wallafa a wannan Asabar ke cewa mutane sama da dubu 22 sun kamu da cutar

https://p.dw.com/p/1Hqxx