1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na yamma na 04-06-2016

Gazali Abdou TasawaJune 4, 2016

A labaran duniyar cikin shirin za ku ji cewa Shuaga Recep Tayyip Erdogan na Turkiyya ya yi barazanar kyale Turai ita kadai da matsalar 'yan gudun hijira idan Jamus ba ta canza ra'ayi ba kan batun kisan Armeniyawa.

https://p.dw.com/p/1J0gz