A cikin shirin za a ji cewa masu sharhi a Turai na ganin rawar da shugaban Nijar ke takawa a fannin yaki da ta'addanci da kuma kwararar bakin haure zuwa Turai na daga cikin dalillan da ya sa kasashen Turai ke rufe ido kan tursasawar da ake zargin ana yi wa 'yan jarida a kasar.