1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na rana na 30-08-2016

Gazali Abdou TasawaAugust 30, 2016

A cikin shirin za ku ji cewa a jamhuriyar Nijar al'ummar kasar ta soma nuna damuwarta dangane da jinkirin da ake samu wajen girka sabuwar gwamnatin hadin kan kasa makonni biyu bayan da jam'iyyar adawa ta MNSD Nasara ta koma bangare masu mulki

https://p.dw.com/p/1JsPA