1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na rana na 19-07-2017

Gazali Abdou Tasawa
July 19, 2017

A cikin shirin za ku ji cewa kasashen Nijar Mali da Burkina Faso na gudanar da wani taron koli a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar domin nazarin hanyoyin tukarar matsalar kwari da tsuntsaye da ke barazana ga kayan gona a kasashen yankin Liptako Gourma

https://p.dw.com/p/2goRB