1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shgirin rana na 11 ga watan Maris 2016

Abdourahamane HassaneMarch 11, 2016

Gamayyar jam'iyyun adawar Nijar COPA ta bayyana cewar an garzaya da Hama Amadou da ke takarar shugabancin kasa asibiti sakamakon rashin lafiya da ya ke fama da ita.

https://p.dw.com/p/1IByK