1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zabe da ya sauya siyasar Angela Merkel

Mouhamadou Awal Balarabe YB
October 29, 2018

Koma baya da jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta samu a zaben 'yan majalisa na jihar Hessen ya bar baya da kura a gwamnatin tarayya, inda Merkel ta yanke shawarar wanke hannayenta daga harkokin siyasa bayan wa'adinta.

https://p.dw.com/p/37LUI