1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rundunar G5 Sahel na fuskantar matsaloli

Salissou Boukari
November 3, 2017

Rundunar kawancen kasashe biyar na yankin Sahel ta kasa samun kudaden tafiyar da aikinta, duk da zama da kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya yi don fayyace nauyin da ya rataya mata a wuyar na yakar ta'addanci.

https://p.dw.com/p/2mzXd