1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin siyasar Gambiya na kara daukar zafi

Ramatu Garba Baba
September 24, 2020

Fatan samun sauyin gwamnati a Gambiya ya fuskanci tsaiko baya da majalisar dokoki ta yi fatali da sabuwar ayar dokar da aka gabatar mata don a takawa shugaba kasar birki a yunkurinsa na cigaba da kasancewa kan mulki

https://p.dw.com/p/3iwnj