1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin siyasa a ki cinyewa a Senegal

Abdourahamane Hassane MAB
March 10, 2021

Masu fafutuka a Senegal a bisa jagorancin madugun adawa Ousmane Sonko sun yi kiran wata zanga-zanga a ranar Asabar don ganin an sako fursunonin siyasa, duk da jawabin da shugaba Macky Sall ya yi na a kwantar da hankula.

https://p.dw.com/p/3qRHS