1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin kabilanci ya ki cinyewa a Sudan

Mahmud Yaya Azare MAB
October 21, 2022

Akalla mutane 170 sun rasa rayukansu a yankin Kurdufan na kasar Sudan da ke a iyaka da kasar Habasha, a wani sabon rikici da ya sake barkewa tsakanin Hausawa 'yan kabilar Berta kan mallakar kasa da filayen noma.

https://p.dw.com/p/4IWbj