1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Paris: Turai da Afirka na zama kan 'yan gudun hijira

Gazali Abdou Tasawa
August 28, 2017

Shugabannin bakwai na wasu kasashen Turai da Afirka sun yi zama a birnin Paris na kasar Faransa kan 'yan gudun hijira. Kasashen Turai sun jinjinawa kokarin da kasashen Afirka ke yi wajen dakile kwararar 'yan gudun hijira.

https://p.dw.com/p/2izVY