1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Sojoji sun dakile harin ta'addanci

Gazali Abdou Tasawa AH
July 12, 2021

A Nijar sojojin gwamnati sun hallaka mayakan 'yan ta’adda kimanin 40 da karbe kayan yaki masu yawa a lokacin wani dauki ba dadi da suka ka yi da tsagerun a wani hari da suka kawo a kauyen Chomabangou na Jihar Tillabery.

https://p.dw.com/p/3wNH7