1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar na murnar cika shekaru 62 da samun 'yancin kai

Salissou Boukari M. Ahiwa
August 3, 2022

Jamhuriyar Nijar dai na cikin shirye-shiryen bukukuwan tunawa da ranar da kasar ta samu mulkin kai shekaru 62 da suka gabata. Sai dai ana zargin 'yan siyasa da raba kan kasa.

https://p.dw.com/p/4F4Kk