1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Ana bincike a kan badakalar makamai

Abdourahamane Hassane
May 26, 2020

Takaddama ta sake kunno kai kan batun sama da fadi da wasu ‘yan kasar suka yi da dukiyar kasa a ma’aikatar tsaron kasar, inda a halin yanzu rahoton binciken ya bayyana a kafofin sada zumunta na zamani.

https://p.dw.com/p/3cmrP