1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: An amince da sakamakon zabe a hukumace

Mahaman KantaMarch 8, 2016

Kotun kundin tsarin mulki a Nijar ta amince da sakamakon zaben shugaban kasa da aka yi makonnin da suka gabata, sai dai ba a kai ga fidda na 'yan majalisa ba don amincewa da shi.

https://p.dw.com/p/1I9EU