1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Muhawara kan Musulunci tsakanin Jamus da Turkiyya

Gazali Abdou TasawaApril 29, 2016

Jam'iyyar AFD ta kasar Jamus da ake zargi da kyamar Musulunci za ta gudanar da babban taronta, da jadawalinsa zai fayyace yadda za a yi dangantaka da addinin Islama a Jamus da koyarwar limaman Turkiyya a Jamus

https://p.dw.com/p/1IfWg