1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Merkel tana ziyara a wasu kasashen Afirka

Gazali Abdou Tasawa
August 29, 2018

Shugabar Gwamnatin Jamus Angela Merkel tana soma ziyara a kasashen Najeriya da Ghana da Senegal. Batun bunkasa tattalin arziki na a sahun gaban muhimman batutuwan da za ta tattauna da kasashen a ziyarar.

https://p.dw.com/p/3404R