1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Merkel na kokarin habaka danganta da AU

AT BalaOctober 11, 2016

Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta kai ziyara cibiyar kungiyar Tarayyar Afirka, wacce abokantaka ta sa a cikin shekaru goma, Jamus ta taimaka wa AU da Euro miliyan 500 don inganta zaman lafiya da tsaro a nahiyar.

https://p.dw.com/p/2R7Hq