1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

MDD ta caccaki kasashen da ke da hannu a rikicin Libiya

Gazali Abdou Tasawa
July 9, 2020

Babban Magatakardan MDD Antonio Guterres ya yi Allah-wadai da kasashen ketaren da ke sanya hannu a rikicin kasar Libiya, abin da ya bayyana a matsayin takaici ganin yadda ake kai makamai da kuma sojojin haya.

https://p.dw.com/p/3f48N