1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsin lamba kan bacewar Jamal Khashoggi

Mahamud Yaya Azare
October 10, 2018

Kawo yanzu an kasa gano inda dan jarida nan dan kasar Saudiyya Jamal Khashoggi yake, mako guda bayan shigarsa karamin ofishin jakadancin Saudiyya da ke birnin Istanbul na kasar Turkiyya.

https://p.dw.com/p/36IXI