1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Ana ci gaba da zaben Jamhuriyar Nijar

Salissou Boukari
December 27, 2020

Dubban mutane na ci gaba da tururuwa domin kada kuri'a a zaben Jamhuriyar Nijar wanda ke zama karo na farko da gwamnatin farar hula za ta mika mulki ga watan gwamnatin ta farar hula.

https://p.dw.com/p/3nG2o