1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martani kan shirin Trump na zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya

Gazali Abdou Tasawa
January 29, 2020

Kasashen duniya na ci gaba da bayyana matsayinsu kan shirin Shugaba Donald Trump na Amirka na zaman lafiya a yankin Gabas ta Tsakiya, a yayin da MDD ta jaddada matsayinta na sansanta Isra'ila da Palasdinawa.

https://p.dw.com/p/3WzYf