1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martani kan dage ganawar Trump da Kim Jong Un

Abdul-raheem Hassan
May 25, 2018

Shugabanni na kasashen duniya na ci gaba da yin martani game da dage ganawar da aka shirya tsakanin shugaba Donald Trump na Amirka da takwaransa na koriya ta Arewa Kim Jong Un

https://p.dw.com/p/2yLVI