1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Mali: Kalubalen tsaro a birnin Timbuktu

Abdourahamane HassaneApril 24, 2018

Wasu bangarorin Mali na cigaba da fuskantar tashin hankali inda a makon jiya aka yi harbe-harbe a filin saukar jiragen sama birnin Timbuktu kana a jiya aka harba wasu rokoki a kan sansanin sojin kasar da na MINUSCA.

https://p.dw.com/p/2waAl