1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Libiya: Tsagaita wuta tsakanin bangarorin da ke gaba da juna

Gazali Mahman AbdouSeptember 5, 2018

Bangarorin da ke fada da juna a kasar Libiya sun cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a karkashin jagorancin Majalisar Dinkin Duniya.

https://p.dw.com/p/34Lx7