1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Lafiya Jari

Gazali Abdou Tasawa M. Ahiwa
June 17, 2022

Shirin Lafiya Jari na wannan karo ya dubi girman matsalar da ke haifa da larurar zuciya ne da kan addabi kananan yara a Jamhuriyar Nijar a baya-bayan nan da kuma yadda hukumomin kiwon lafiya na kasar ke tunkarar wannan matsala a bisa tallafin likitoci daga kasar faransa.

https://p.dw.com/p/4CrLj