1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Lafiya

Lafiya Jari: Matakan karfafa lafiya a Jamhuriyar Nijar

Abdoulaye MamaneJune 10, 2022

Jamhuriyar Nijar da ke yankin yammacin Afirka na kumshe da al'umma miliyan 24, sai dai kwararrun likitoci ba su wuce 1,025 kawai, lamarin da ya gaza ka'idar kowane mutune dubu 100 ya dace su samu kulawar likitoci uku a cikin tsarin Majalisar Dinkin Duniya.

https://p.dw.com/p/4CXgd