1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rashin tsaro na sanya fargaba a Kenya

Michael Oti ZAK/LMJ
July 11, 2019

A Kenya matsalar rashin tsaro sakamakon hare-hare da ake fuskanta a baya-bayan nan, ya janyo fargaba ga masu yawon bude idanu musamman a Mombasa da ke zaman cibiyar yawon bude idanu a kasar.

https://p.dw.com/p/3Lvnj