1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kasashen yankin Sahel na kokarin dakile ta'addanci

Abdourahamane Hassane
July 4, 2019

Shekaru biyar bayan kafa rundunar G5 Sahel da nufin yaki da ta'addanci a yankin na Sahel, yanzu haka kungiyoyin 'yan ta'adda na ci gaba da yaduwa da kai hare-hare. Babban sakataren kungiyar ta G5 ya ce da sauran aiki.

https://p.dw.com/p/3LZo0