Jamus za ta kori baƙi masu laifi
January 27, 2016Talla
Ƙudirin wanda ministan shari'a Heiko Maas da kuma ministan cikin gida Thomas de Maiziere suka gabatar.Nan gaba ne za a miƙashi ga majalisar dokokin ƙasar watau Bundastag domin ta yi mahawara ta kuma yanke shawara a kansa
mata kamar dari shida suka gabatar da ƙara na cin zarafinsu a birnin Cologne da kuma wasu garuruwan a lokacin bukukuwan. A binciken da 'yan sanda suka gudanar yawancin waɗanda suka aikata laifukan 'yan ci rani na yanki arewacin Afirka.