1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus ta nemi sakin Jamusawa a Turkiyya

Salissou Boukari
August 29, 2017

Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta nemi da Turkiyya da ta sako Jamusawan da take ci gaba da tsarewa a kasarta, inda ta ce babu wasu cikokun hujjoji na tsare su.

https://p.dw.com/p/2j2yq