1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus na zargin Turkiyya da bai wa 'yan ta'adda mafaka

Umaru-Danladi AliyuAugust 18, 2016

Ma'aikatar cikin gida ta Jamus ta yi imanin cewar Turkiyya ta maida kanta zuwa wani dandalin aiyukan tarzoma na kungiyoyi masu matsanancin ra'ayi a Gabas ta Tsakiya da yankin Gulf.

https://p.dw.com/p/1Jl3i