1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus: Merkel na ci gaba da fuskantar matsi

Abdourahamane Hassane
February 12, 2018

Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel ta kare matakin da ake kallo a matsayin sakaci a yarjejeniyar kafa gwamnati bayan da ta bar mukamin ministan kudi ya subule wa jam'iyya mai mulki ta CDU.

https://p.dw.com/p/2sYXi