1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya cikin tashin hankali

Abdourahamane Hassane
January 14, 2021

Dakarun gwamnati a Jamhuiryar Afirka ta Tsakiya sun sanar da dakile 'yan tawayen da suka yi kokarin karbe iko da babban birnin kasar Bangui.

https://p.dw.com/p/3nunI