1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ja-in-ja kan tsarin jami'o'in Nijar

Gazali Abdou Tasawa MAB
September 15, 2022

Sabon takun saka ya kunno kai tsakanin gwamnatin Nijar da kungiyar malaman jami’o’i da ma ta dalibai kan garambawul da aka yi wa tsarin aikin jami’o’in kasar, lamarin da suka ce zai haifar da komabaya ga harkar ilimi.

https://p.dw.com/p/4Gvsm