Halin da ake ciki a ayyuakan jinkai a duniyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoAl'amin Suleiman/YB08/19/2016August 19, 2016Majalisar Dinkin Duniya ce ta ware ranar sha tara ga watan Agusta domin tunawa da ma'aikatan jinkai, wadanda ke sadaukar da rayuwarsu don taimaka wa mutanen da ke bukatar agaji musamman ‘yan gudun hijira.https://p.dw.com/p/1JlwjTalla