1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Girka na kan hanyar samun ƙarin tallafi

February 16, 2012

Gwamnatin ƙasar Girka ta cimma wata yarjejeniya da hukumomin ba da lamuni na duniya kan ba ta tallafi.

https://p.dw.com/p/144XW
epa03107488 Greek President Karolos Papoulias (C) is sitting among the military leadership during his visit to the Ministry of National Defence in Athens, Greece, 15 February 2012. In a strong reply to comments concerning the crisis in Greece which were made in recent days by a number of European officials, especially German Finance Minister Wolfgang Schaueble, the President of the Republic Karolos Papoulias stressed his displeasure at the tone adopted and the demands made to Greece. 'We all have an obligation to put our shoulder to the wheel in order to overcome the crisis. I cannot accept that my country should be reviled by Schaueble, I cannot accept this as a Greek', Papoulias said during a visit to the Greek defence ministry. He also urged the country's political class to prove itself worthy of its mission and to follow the example given by the military, underlining that saving Greece and its history was above all else. Earlier Finance Minister Evangelos Venizelos announced Papoulias' decision to stop receiving compensation for the performance of his duties. EPA/SIMELA PANTZARTZI pixel
Shugaban ƙasar Girka Karolos Papoulias zuHoto: picture-alliance/dpa

Yarjejeniya dai ta tanadi rage kuɗaɗen da gwamnatin ta ke kashewa da biliyan dubu 325 a shekara ,gabannin samun zagaye na biyu na tallafin da suka yi mata alƙawari.Wannan sharaɗi wanda shi ne kusan na ƙarshe da hukumomin ba da lamuni suka buƙaci Girka ta amince da shi. Zai sa gwamnatin ta rage albashi ma'aikata tare da rage kuɗaɗen pansho da kuma salamar wasu maaikatan daga bakin aiki.

Nan gaba ne aka shirya ministocin kuɗi na ƙungiyar Tarrayar Turai zasu sake yin wani zaman taro domin yanke hukumci akan taimakon na biliyan dubu 130 da za a bai wa Girkan.

Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Mohammed Nasiru Awal