1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwa

Gaskiyar Magana: Watanni shida bayan juyin mulki a Nijar

Binta Aliyu Zurmi
January 26, 2024

Shirin Gaskiyar Magana na wannan makon ya tattauna kan halin da matasa ke ciki watanni shida bayan da sojoji suka yi juyin mulki a Nijar. Mun tattauna da Ismailou Aboubacar da Namaiwa Ibrahim da suke shugabantar kungiyoyin matasa a Nijar.

https://p.dw.com/p/4bixP