1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gaskiyar Magana: Kalubalen samun kudin kamfen ga mata da matasan da ke takara

Binta Aliyu Zurmi
January 20, 2023

A wannan makon shirin ya duba kalubalen samun kudaden yakin neman zabe ga mata da matasan da ke takara a zaben Najeriya. Mun gayyato muku Hajiya Laila Buhari, mai takarar sanata a shiyyar Kano ta Tsakiya a jam'iyyar PDP da kuma Jamilu Adullahi Ajiwa, wani matashi da ke takarar majalisar jiha a jam'iyyar PRP ta jihar Katsina.

https://p.dw.com/p/4MUrA