1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gaskiyar Magana: Kalaman tunzuri na barazana ga zaben Najeriya

December 23, 2022

Shirin wannan makon ya tattauna ne da Ja'afar Ja'afar, fitaccen dan jarida a Najeriya kan zargin da ake yi wa wasu 'yan jarida na barin 'yan siyasa na amfani da su wajen furta kalaman tunzuri.

https://p.dw.com/p/4LNLP