1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gaskiyar Magana: Fargabar tsaro a zaben Najeriya

January 13, 2023

A wannan makon shirin ya tattauna kan tsaro da fargabar da ake nunawa game da gudanar da zaben Najeriya da ke tafe. Mun gayyato muku Zainab Aminu, mai magana da yawun hukumar zaben Najeriya INEC da kuma Barrister Audu Bulama Bukarti, mai nazari harkokin tsaro a cibiyar Tony Blair da ke birnin London.

https://p.dw.com/p/4M8Ya