1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

ECOWAS na tattaunawa kan Ebola da rikicin Burkina

Sissy(Hon)iNTERNETNovember 6, 2014

Shugabannin ƙasashen Ƙungiyar tattalin arziki na Afirka ta yamma, ECOWAS da ke yin taron yini ɗaya a birnin Accra na Ghana na ƙoƙarin ƙara samar da hanyoyin magance cutar Ebola da kuma rikicin siyasa na Burkina Faso.

https://p.dw.com/p/1Didy