SiyasaDuniya ta yi kira a kai hankali nesa a BurundiTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAhmed salisu05/14/2015May 14, 2015Sakamakaon tsananta da rikici ke yi a Burundi, kasashen duniya sun nuna rashin amincewarsu da yunkurin juyin mulki. Ita kuwa MDD ta shirya wani taro da ke maida hankali kan halin da ake ciki a kasar.https://p.dw.com/p/1FPoWTalla