1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Duniya ta yi kira a kai hankali nesa a Burundi

Ahmed salisuMay 14, 2015

Sakamakaon tsananta da rikici ke yi a Burundi, kasashen duniya sun nuna rashin amincewarsu da yunkurin juyin mulki. Ita kuwa MDD ta shirya wani taro da ke maida hankali kan halin da ake ciki a kasar.

https://p.dw.com/p/1FPoW