1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Darfur: Kuri'ar raba gardama cikin rashin tabbas

Yusuf IbrahimApril 13, 2016

Al’ummar yankin Darfur na kasar Sudan sun kada kuri´a a fafutukar neman samun 'yancin gashin kansu daga hannun gwamnatin kasar, amma suna cin karo da turjiya daga hukumomi.

https://p.dw.com/p/1IUkq