1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ana zargin sojoji da kisan fararen hula a Nijar

Gazali Abdou Tasawa M. Ahiwa
December 27, 2022

A Jamhuriyar Nijar, hukumar kare hakkin dan Adam CNDH ta gabatar da rahoton bincike kan zargin da aka yi wa jami'an tsaron kasar na kisan fararan hula a kauyen Tamou.

https://p.dw.com/p/4LSul