1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Bayan cece-kuce, Burundi ta sa ranar zabe

Pinado Abdu WabaJune 18, 2015

Burundi ta dauki hankali sakamakon rikice-rikicen da suka biyo bayan kudurin shugaban kasa Nkurunziza na tsayawa zabe amma da alamun an fara samun maslaha.

https://p.dw.com/p/1FjOr
Burundi Proteste gegen Präsident Nkurunziza
Hoto: Reuters/G. Tomasevic

A nan kasa mun yi muku tanadin wasu daga cikin kundin da muka yi a baya da kuma da kuma rahotanni dangane da badakalar siyasar da ta mamaye fagen siyasar Burundi