1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Boko Haram na yin garkuwa da ma'aikatan agaji

Abdourahamane Hassane
December 6, 2019

Mazauana kauyukan da ke kan hanyar Damaturu Zuwa Maiduguri sun shiga rudani bayan da mayakan bangaren Boko Haram wato ISWAP suka yi garkuwa da wasu masu aikin jin kai na Red Cross da kuma wani jami’in Sojoji

https://p.dw.com/p/3UM0e