1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Makomar sojojin Jamus a Mali

Peter Hille MAB
January 31, 2022

Shekaru tara bayan jibge sojojinta a Mali, Jamus na nuna damuwa game da jinkirin shirya zabe a kasar, yayin da fadar mulki ta birnin Bamako ke nesanta kanta daga kasashen Yamma tare da fara neman sabbin abokan hulda.

https://p.dw.com/p/46Jfo