1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ana Allah wadai da juyin mulkin Burkina

Abdullahi Tanko Bala MAB
January 25, 2022

Sojoji sun tabbatar da karbe ragamar mulkin kasar Burkina Faso, inda suka ce an hambarar da gwamnatin, sannan a rusa majalisar dokoki. Amma Amirka da kungiyar tarayyar Turai da kuma ECOWAS suka yi tir da juyin mulkin.

https://p.dw.com/p/463cZ